Tehran (IQNA) Bayan lalata ofishin Ilhan Omar, wakiliya Musulma a Majalisar Dokokin Amurka, hukumomi sun zargi wanda ake zargi da kona masallatai a Minneapolis da hannu a wannan barna.
Lambar Labari: 3489091 Ranar Watsawa : 2023/05/05
Tehran (IQNA) Kwamitin musulmin Amurka ya yabawa Ilhan Omar ‘yar Majalisar Musulma bisa irin hidimar da take yi wa al’ummar Musulmi a kasar.
Lambar Labari: 3486642 Ranar Watsawa : 2021/12/04
Gwamnatin Amurka ta fara yin nazari kan rufe kurkukun nan da ta gina a tsibirin Guantanamo na kasar Cuba.
Lambar Labari: 3485874 Ranar Watsawa : 2021/05/03
Tehran (IQNA) Robert Schmuhl fitaccen masani kan harkokin siyasar kasa da kasa a kasar Amurka ya bayyana yanayin da siyasar kasar ta samu kanta a ciki da cewa babban abin kunya ne.
Lambar Labari: 3485541 Ranar Watsawa : 2021/01/10
Tehran (IQNA) majalisar dokokin Amurka ta tabbatar da Joe Biden a matsayin zababben shugaban kasa.
Lambar Labari: 3485532 Ranar Watsawa : 2021/01/07
Tehran (IQNA) duniya na ci gaba da yin tir da harin da magoya bayan shugaba mai barin gado na Amurka suka kai kan majalisar dokokin kasar.
Lambar Labari: 3485531 Ranar Watsawa : 2021/01/07
Majalisar kolin harkokin tsaron Jamhuriya Musulinci ta Iran, ta ayyana rundunar tsaron kasar Amurka dake yammacin Asiya a matsayin "kungiyar 'yan ta'adda".
Lambar Labari: 3483534 Ranar Watsawa : 2019/04/09